KAI TSAYE, Yaƙin Iran da abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 02/06/2026
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 02/06/2026.
Taƙaitattu
- Amurka ta kai 'hare-haren martani' kan Iran
- Mutum huɗu sun warke daga cutar Ebola
- Latsa nan domin shiga zauren BBC Hausa WhatsApp
- Ƴan takaran da za su tsaya wa manyan jam'iyyun Najeriya a zaɓen shugaban ƙasa na 2027
- Ina Iran ta ɓoye sinadarin Uranium ɗinta na haɗa nukilya?
- Wurin da ake tsare masu ƙiba a China












